Farawa 4:1 - Littafi Mai Tsarki1 Adamu kuwa ya san matarsa Hawwa'u, ta kuwa yi ciki, ta haifi Kayinu. Sai ta ce, “Na sami ɗa namiji da iznin Ubangiji.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Adamu ya kwana da matarsa Hawwa’u, ta kuwa yi ciki ta haifi Kayinu. Sai ta ce, “Da taimakon Ubangiji na sami ɗa namiji.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |