Farawa 30:18 - Littafi Mai Tsarki18 Lai'atu ta ce, “Allah ya yi mini sakamako domin na ba da kuyangata ga mijina,” saboda haka ta raɗa masa suna Issaka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202018 Sai Liyatu ta ce, “Allah ya sāka mini saboda na ba da mai hidimata ga mijina.” Saboda haka ta ba shi suna Issakar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |