Farawa 3:13 - Littafi Mai Tsarki13 Ubangiji Allah kuma ya ce wa matar, “Mene ne wannan da kika yi?” Matar ta ce, “Macijin ne ya yaudare ni, na kuwa ci.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202013 Sai Ubangiji Allah ya ce wa matar, “Me ke nan kika yi?” Matar ta ce, “Macijin ne ya ruɗe ni, na kuwa ci.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |