Farawa 28:20 - Littafi Mai Tsarki20 Yakubu ya yi wa'adi da cewa, “Idan Allah zai kasance tare da ni, ya kiyaye ni cikin tafiyan nan da nake yi, ya kuma ba ni abincin da zan ci, da suturar da zan sa, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202020 Sa’an nan Yaƙub ya yi alkawari cewa, “In Allah zai kasance tare da ni yă kuma lura da ni a wannan tafiya, yă kuma ba ni abinci in ci da tufafi in sa, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |