5 Hittiyawa suka amsa wa Ibrahim suka ce,
5 Hittiyawa suka ce wa Ibrahim,
Kan'ana ya haifi Sidon ɗan farinsa, da Het,
“Ni baƙo ne, ina tsakaninku, ina zaman baƙunci. Ku sayar mini da wurin yin makabarta, domin in binne matata, in daina ganinta!”
“Ka ji mu, ya shugaba, gama kai yardajjen Allah ne a tsakaninmu. Ka binne matarka a kabari mafi kyau na kaburburanmu, ba waninmu da zai hana maka kabarinsa, ko ya hana ka ka binne matarka.”
Ibrahim ya bar gawar matarsa, ya je ya ce wa Hittiyawa,
Kan'ana shi ne mahaifin Sidon ɗan farinsa, da Het,
Ya tsamo masu bukata daga cikin baƙin cikinsu, Ya sa iyalansu su riɓaɓɓanya kamar garkunan tumaki.