Farawa 22:5 - Littafi Mai Tsarki5 Ibrahim ya ce wa samarinsa, “Ku tsaya nan wurin jakin, ni da saurayin za mu yi gaba mu yi sujada, sa'an nan mu komo wurinku.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 Ibrahim ya ce wa bayinsa, “Ku tsaya a nan da jakin, ni da yaron kuwa mu haura can. Za mu yi sujada sa’an nan mu komo wurinku.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |