Farawa 20:3 - Littafi Mai Tsarki3 Amma Allah ya zo wurin Abimelek cikin mafarki da dad dare ya ce masa, “Mutuwa za ka yi saboda matar da ka ɗauko, gama ita matar wani ce.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20203 Amma wata rana da dad dare Allah ya zo wa Abimelek a cikin mafarki ya ce masa, “Kai da matacce ɗaya kuke, saboda matar da ka ɗauka. Ita matar aure ce.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |