23 Da hantsi Lutu ya isa Zowar.
23 A lokacin da Lot ya isa Zowar, rana ta hau.
Gaggauta, ka gudu zuwa can, ba zan yi kome ba sai ka isa wurin.” Domin haka aka kira sunan garin Zowar.
Sai Ubangiji ya yi ta zuba wa Saduma da Gwamrata wutar kibritu daga sama,
Rana ta yi sama a sa'ad da Yakubu ya wuce Feniyel domin yana ɗingishi saboda kwatangwalonsa.