17 da Hiwiyawa, da Arkiyawa, da Siniyawa,
17 Hiwiyawa, Arkiyawa, Siniyawa,
sai Shekem, ɗan Hamor Bahiwiye, yariman ƙasar, da ya gan ta, ya kama ta, ya kwana da ita, ya ɓata ta.
shi ne kuma mahaifin Yebusiyawa, da Amoriyawa, da Girgashiyawa,
da Arwadiyawa, da Zemarawa da Hamatiyawa. Bayan haka sai kabilan Kan'aniyawa suka yaɗu.
da Hiwiyawa, da Arkiyawa, da Siniyawa,
Dukan jama'ar da suka ragu a ƙasar, wato Hittiyawa, da Amoriyawa, da Ferizziyawa, da Hiwiyawa, da Yebusiyawa, waɗanda Isra'ilawa ba su hallaka ba,
Amma Isra'ilawa suka ce wa Hiwiyawa, “Watakila kuna zaune a tsakiyarmu ne, to, ƙaƙa za mu yi muku alkawari?”