4 Suka kuma tambaye su, “Ina sunayen waɗanda suke yin wannan gini?”
4 Suka kuma tambaye su “Ina sunayen waɗanda suke wannan gini?”
“Da Bezalel da Oholiyab, da kowane mutum mai hikima, waɗanda Ubangiji ya ba su hikima da basira na sanin yin kowane irin aiki, za su shirya Wuri Mai Tsarki kamar yadda Ubangiji ya umarta.”
Mun kuma tambaye su sunayensu don mu rubuta maka sunayen mutanen da suke shugabanninsu.