Ezra 5:1 - Littafi Mai Tsarki1 Haggai kuwa, da Zakariya ɗan Iddo, annabawa, suka yi wa Yahudawan da suke a Yahuza da Urushalima wa'azi da sunan Allah na Isra'ila wanda yake iko da su. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Sai annabi Haggai, da annabi Zakariya zuriyar Iddo, suka yi wa Yahudawa a Yahuda da Urushalima annabci a cikin sunan Allah na Isra’ila wanda yake da mulki a kansu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |