Ezekiyel 9:1 - Littafi Mai Tsarki1 Sai na ji Allah ya yi kira da babbar murya, ya ce, “Ku matso kusa, ku masu hukunta wa birnin, kowa ya zo da makaminsa na hallakarwa a hannu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Sai na ji ya yi kira da babbar murya yana cewa, “Kawo matsaran birni a nan, kowanne da makami a hannunsa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |