Ezekiyel 24:9 - Littafi Mai Tsarki9 “Saboda haka, ni Ubangiji Allah na ce, ‘Kaitonka, ya birni, mai zubar da jini! Ni kuma zan tsiba itace da yawa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 “ ‘Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa, “ ‘Kaito birnin nan mai zubar da jini! Ni ma zan jibge itace da yawa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |