Ezekiyel 13:2 - Littafi Mai Tsarki2 “Ya ɗan mutum, ka yi annabci a kan annabawan Isra'ila. Ka yi annabci a kan waɗanda suke annabci bisa ga ra'ayin kansu, ka ce, ‘Ku ji maganar Ubangiji!’ အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20202 “Ɗan mutum, yi annabci a kan annabawan Isra’ila waɗanda suke annabci yanzu. Ka faɗa wa waɗanda suke annabci bisa ga ra’ayinsu cewa, ‘Ku ji maganar Ubangiji! အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |