Daniyel 9:20 - Littafi Mai Tsarki20 Sa'ad da nake ta addu'a, ina faɗar zunubina, da na jama'ata Isra'ila, ina kawo roƙe-roƙena wurin Ubangiji Allahna saboda tsattsarkan tudun Allahna. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202020 Yayinda da nake magana da addu’a, ina furta zunubina da zunubin mutanena Isra’ila ina miƙa koke-kokena ga Ubangiji Allahna saboda tudunsa mai tsarki, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |