Ayyukan Manzanni 8:20 - Littafi Mai Tsarki20 Amma Bitrus ya ce masa, “Ku hallaka, kai da kuɗinka, don ka zaci da kuɗi ne za ka sami baiwar Allah! အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202020 Bitrus ya amsa ya ce, “Bari kuɗinka ya hallaka tare da kai, domin ka yi tsammani za ka iya saya kyautar Allah da kuɗi! အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |