Ayyukan Manzanni 5:28 - Littafi Mai Tsarki28 ya ce, “Mun fa kwaɓe ku da gaske kada ku ƙara koyarwa da sunan nan, amma ga shi, kun gama Urushalima da koyarwarku, har ma kuna nema ku ɗafa mana alhakin jinin mutumin nan.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202028 Ya ce, “Mun kwaɓe ku da gaske kada ku ƙara koyarwa cikin wannan suna, duk da haka kun cika Urushalima da koyarwarku, har ma kuna so ku ɗora mana laifin jinin mutumin nan.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |