Ayyukan Manzanni 28:20 - Littafi Mai Tsarki20 Shi ya sa na nema in gana da ku, tun da yake dai saboda sa zuciyar nan da Isra'ila take yi ne nake ɗaure da sarƙan nan.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202020 Saboda wannan ne na nemi in gan ku in kuma yi magana da ku. Saboda begen Isra’ila ne, nake a daure da wannan sarƙa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |