Ayyukan Manzanni 26:32 - Littafi Mai Tsarki32 Agaribas kuma ya ce wa Festas, “Ba don dai mutumin nan ya riga ya nemi ɗaukaka ƙararsa a gaban Kaisar ba, da sai a sake shi.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202032 Sai Agiriffa ya ce wa Festus, “Da ba don wannan mutum ya ɗaukaka ƙara zuwa gaban Kaisar ba da an sake shi.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |