27 Ya sarki Agaribas, ka gaskata annabawa? Na dai sani ka gaskata.”
27 Sarki Agiriffa ka gaskata da annabawa? Na san ka gaskata.”
Ai, al'amarin nan sananne ne ga sarki, ina kuma masa magana gabagaɗi ne, gama na tabbata ba abin da ya kuɓuce wa hankalinsa cikin al'amarin nan, don wannan abu ba a ɓoye aka yi shi ba.
Sai Agaribas ya ce wa Bulus, “Wato a ɗan wannan taƙaitaccen lokaci kake nufin mai da ni Kirista?”