Ayyukan Manzanni 26:22 - Littafi Mai Tsarki22 Da na sami taimakon Allah kuwa, ga ni a nan har yanzu, ina shaida wa babba da yaro, ba na faɗar kome sai abin da annabawa da Musa suka ce zai auku, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202022 Amma na sami taimakon Allah har yă zuwa yau. Yanzu ga ni a tsaye a nan, ina shaida ga babba da yaro. Ba na faɗin kome fiye da abin da annabawa da Musa suka ce zai faru, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |