Ayyukan Manzanni 22:19 - Littafi Mai Tsarki19 Ni kuma na ce, ‘Ya Ubangiji, ai, su ma kansu sun sani a kowace majami'a na ɗaɗɗaure waɗanda suka gaskata da kai, na kuma daddoke su. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202019 “Na amsa na ce, ‘Ubangiji, waɗannan mutane sun san cewa na bi majami’a-majami’a na jefa waɗanda suka gaskata da kai a cikin kurkuku, in kuma yin musu dūka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |