Ayyukan Manzanni 2:30 - Littafi Mai Tsarki30 To, da yake shi annabi ne, ya kuma san Allah ya rantse masa, cewa zai ɗora wani daga cikin zuriya tasa kan kursiyinsa, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202030 Amma shi annabi ne ya kuma san abin da Allah ya yi masa alkawari da rantsuwa cewa zai ɗora ɗaya daga cikin zuriyarsa a kan gadon sarautarsa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |