16 Wannan, ai, shi ne abin da Annabi Yowel ya faɗa cewa,
16 A’a, ai, abin da aka yi magana ta bakin annabi Yowel ke nan cewa,
Maganar Ubangiji zuwa ga Yowel, ɗan Fetuwel.
A wannan rana ba haske. Masu ba da haske za su dushe.
Ai, mutanen nan ba bugaggu ba ne yadda kuke zato, tun da yake yanzu ƙarfe tare na safe ne kawai.
“ ‘Allah ya ce, A zamanin karshe zai zamanto zan zubo wa dukan 'yan adam Ruhuna. 'Ya'yanku mata da maza za su yi annabci, Wahayi zai zo wa samarinku, Dattawanku kuma za su yi mafarkai.