Ayyukan Manzanni 16:7 - Littafi Mai Tsarki7 Da suka zo kan iyakar ƙasar Misiya, sai suka yi ƙoƙarin zuwa ƙasar Bitiniya, amma Ruhun Yesu bai yardar musu ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20207 Da suka isa kan iyakar Misiya, suka yi ƙoƙari su shiga Bitiniya, amma Ruhun Yesu bai yarda musu ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |