Ayyukan Manzanni 16:36 - Littafi Mai Tsarki36 Yari kuwa ya shaida wa Bulus maganar, ya ce, “Alƙalai sun aiko a sake ku, saboda haka yanzu sai ku fito, ku tafi lafiya.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202036 Sai mai gadin kurkukun ya gaya wa Bulus cewa, “Alƙalai sun ba da umarni a sake ku kai da Sila. Yanzu sai ku tafi. Ku sauka lafiya.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |