Ayyukan Manzanni 15:1 - Littafi Mai Tsarki1 Sai kuma waɗansu mutane suka zo daga Yahudiya suna koya wa 'yan'uwa, suna cewa, “In ba an yi muku kaciya kamar yadda al'adar Musa take ba, ba dama ku sami ceto.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Waɗansu mutane suka gangara daga Yahudiya zuwa Antiyok suna kuma koya wa ’yan’uwa cewa, “Sai ko an yi muku kaciya bisa ga al’ada da Musa ya koyar, in ba haka ba, ba za ku sami ceto ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |