Ayyukan Manzanni 13:17 - Littafi Mai Tsarki17 Allahn jama'ar nan Isra'ila ya zaɓi kakanninmu, ya ɗaukaka jama'ar sa'ad da suke baƙunci a ƙasar Masar, da maɗaukakin iko kuma ya fito da su daga cikinta. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202017 Allahn mutanen Isra’ila ya zaɓi kakanninmu; ya kuma sa mutanen suka yi bunkasa yayinda suke zama a ƙasar Masar, da iko mai girma ya fitar da su daga ƙasar, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |