Ayyukan Manzanni 1:24 - Littafi Mai Tsarki24 Sai suka yi addu'a, suka ce, “Ya Ubangiji, masanin zuciyar kowa, a cikin waɗannan mutum biyu ka nuna wanda ka zaɓa, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202024 Sai suka yi addu’a suka ce, “Ubangiji, ka san zuciyar kowa. Nuna mana wanne a cikin waɗannan biyu da ka zaɓa အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |