Ayuba 9:13 - Littafi Mai Tsarki13 “Allah ba zai huce fushinsa ba. Ya murƙushe maƙiyansa waɗanda suka taimaki dodon ruwan nan da ake kira Rahab, wanda ya tayar masa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202013 Allah ba ya danne fushinsa; ko dodannin ruwan da ake kira ayarin Rahab ya tattake su. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |