1 Ayuba ya amsa.
1 Sai Ayuba ya amsa,
Amma zai sa maƙiyanka su sha kunya, Za a shafe gidajen mugaye.”
“Ai, na taɓa jin waɗannan duka, Amma ta ƙaƙa mutum zai yi jayayya da Allah har ya yi nasara?
Ya ce, “Ya Ubangiji, ka la'anci ranan nan da aka haife ni.