12 “Ya Ubangiji, don me ka sa ni a waƙafi? Kana tsammani ni dodon ruwa ne?
12 Ni teku ne, ko kuwa dodon ruwa, don me kake tsaro na?
Ya kewaye ni da garu don kada in tsere, Ya ɗaure ni da sarƙa mai nauyi.
“Ya Ubangiji, me ya sa mutum yake da daraja haka a gare ka? Me ya sa kake lura da abin da yake yi?