Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 6:8 - Littafi Mai Tsarki

8 “Me ya sa Allah ya ƙi ba ni abin da nake roƙo? Me ya sa ya ƙi yin abin da nake so?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

8 “Kash, da ma Allah zai ba ni abin da nake fatar samu, da ma Allah zai biya mini bukatata,

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 6:8
10 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Na tafke, ya Ubangiji, jira nake ka cece ni, Na dogara ga maganarka.


Ba na jin marmarin cin abinci irin haka, Kowane irin abu da na ci yakan sa mini cuta.


Da ma ya ci gaba kawai ya kashe ni, Ko ya sake ikonsa ya datse ni!


Domin haka fa, ya Ubangiji, ina roƙonka ka ɗauki raina, gama yanzu gara in mutu da in zauna da rai.”


Iliya ya yi tafiyarsa yini guda cikin jeji, ya tafi ya zauna a gindin wani itace ya yi roƙo domin ya mutu, yana cewa, “Yanzu ya isa haka, ya Ubangiji, ka karɓi raina, gama ban fi kakannina ba.”


Sun jira mutuwa, amma ta ƙi samuwa, Sun fi son kabari da kowace irin dukiya.


Ba su da farin ciki, sai sun mutu an binne su tukuna.


“Na gaji da rayuwa, Ku ji ina fama da baƙin ciki.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ