3 Ayuba ya amsa wa Ubangiji ya ce,
3 Sai Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
“Mai neman sa wa wani laifi ya jā da Mai Iko Dukka? Wanda yake gardama da Allah, bari ya ba da amsa.”
“Ai, ni ba a bakin kome nake ba, Wace amsa zan ba ka? Na rufe bakina na yi gam.
Bayan da Ubangiji ya gama faɗa wa Ayuba waɗannan magana, sai ya ce wa Elifaz, mutumin Teman, “Ina fushi da kai da abokan nan naka biyu, gama ba ku faɗi gaskiya game da ni ba, kamar yadda bawana Ayuba ya yi.
Ya ce, “Ya Ubangiji, ka la'anci ranan nan da aka haife ni.
“Akwai wanda zai ce wa Allah, ‘Ni horarre ne, Ba zan ƙara yin laifi ba?
Ayuba ya amsa wa Ubangiji.
Saboda haka na ga ni ba kome ba ne, Na tuba, ina hurwa da ƙura da toka.”
Saboda haka, ku miƙa kanku ga Allah, ku yi tsayayya da Iblis, lalle kuwa zai guje muku.