Ayuba 38:41 - Littafi Mai Tsarki41 Wa yake tanada wa hankaka abincinsa, Sa'ad da 'ya'yansa suke kuka ga Allah, Suna kai da kawowa saboda rashin abinci?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202041 Wane ne yake ba hankaka abinci lokacin da ’ya’yansa suke kuka ga Allah, kuma suna yawo don rashin abinci? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |