Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 38:36 - Littafi Mai Tsarki

36 Wa ya sa hikima a gizagizai, Ko kuma wa ya ba da ganewa ga kāsashi?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

36 Wane ne yake cika zuciya da hikima ko kuma yake ba zuciya ganewa?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 38:36
11 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Amma Ruhun Allah Mai Iko Dukka ne wanda yake cikin mutum, Yakan ba mutane basira.


Amintacciyar zuciya ita kake so, Ka cika tunanina da hikimarka.


Allah ne yake ba da hikima, da ilimi, da farin ciki ga wanda yake ƙauna. Amma yakan sa matalauci, mai zunubi, ya yi ta wahalar nema ya tara dukiya, domin Allah ya bayar ga wanda yake ƙauna. Wannan ma aikin banza ne, harbin iska ne kawai.


Ubangiji ne yake ba da hikima. Ilimi da fahimi kuwa suna cikin kalmominsa.


In waninku ya rasa hikima, sai ya roƙi Allah, mai ba kowa hannu sake, ba tare da gori ba, sai kuwa a ba shi.


Allah mai hikima ne, mai iko, Ba wanda zai iya ja in ja da shi.


Na cika shi da Ruhuna, da hikima, da basira, da ilimi, da fasaha,


Kowace kyakkyawar baiwa, da kowace cikakkiyar kyauta, daga Sama suke, sun sauko ne daga wurin Uban haskoki, wanda ba sauyawa ko wata alamar sākewa a gare shi faufau.


Ya san yadda zai yi aikinsa, gama Allah ya koya masa.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ