Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 37:15 - Littafi Mai Tsarki

15 Koka san yadda Allah yakan ba su umarni, Ya sa walƙiyar girgijensa ta haskaka?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

15 Ko ka san yadda Allah yake iko da gizagizai ya kuma sa walƙiyarsa ta haskaka?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 37:15
9 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Ka dubi sararin sama a bisa! Wane ne ya halicci taurarin da kake gani? Shi wanda yake musu jagora kamar sojoji, Ya sani ko su guda nawa ne, Yana kiran dukansu, ko wanne da sunansa! Ikonsa da girma yake, Ba a taɓa rasa ko ɗayansu ba!


Yakan cika girgije mai duhu da ruwa, Gizagizai sukan baza walƙiyarsa.


Wa ya shugabantar da shi a kan duniya? Wa ya mallakar masa da duniya duka?


“Ka ji wannan, ya Ayuba, Tsaya ka tuna da ayyukan Allah masu banmamaki.


Ko kuma ka san yadda gizagizai suke tsaye daram a sararin sama? Ayyukan banmamaki na Allah, cikakken masani!


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ