Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 36:17 - Littafi Mai Tsarki

17 “Ka damu ƙwarai don ka ga an hukunta mugaye, Amma hukunci da adalci sun kama ka.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Amma yanzu an cika ka da hukuncin da ya kamata a yi wa mugaye; shari’a da kuma gaskiya sun kama ka.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 36:17
10 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Sai na ji wata murya daga Sama, tana cewa, “Ku fito daga cikinta, ya ku jama'ata, Kada zunubanta su shafe ku, Kada bala'inta ya taɓa ku.


Waɗannan kuwa ko da yake sun san shari'ar Allah cewa masu yin irin waɗannan abubuwa, sun cancanci mutuwa, duk da haka, ba aikata su kaɗai suke yi ba, har ma suna goyon masu yinsu.


Da ma a gwada Ayuba har ƙarshe, Saboda amsar da yake bayarwa ta mugaye.


Wanda yake cuɗanya da ƙungiyar masu aikata laifi, Kana yawo tare da mugaye?


An yi duhu ƙwarai, har ba ka iya gani, Rigyawa ta sha kanka.


Da sai in ba ka shawara ta ƙarfafawa, In yi ta yi maka maganar ta'azantarwa.


Ko kusa ba haka ba ne, Amma saboda zunubi mai yawa da ka yi ne. Saboda kuma dukan muguntar da ka aikata.


Don haka ne yanzu akwai ramummuka ko'ina kewaye da kai, Tsoro ya kama ka nan da nan.


“Wane irin mutum ne kai, Ayuba, Da kake shan raini kamar yadda kake shan ruwa,


Ka tabbata fa za a hukunta mugaye, amma ba za a hukunta adalai ba.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ