12 Amma idan ba su kasa kunne ba, Za a hallaka su da takobi, Su mutu jahilai.
12 Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
Duk abin da ya mallaka an ɗauke, Duk da haka ya mutu cikin rashin hikima.’ ”
Amma mugaye sun shiga uku, za a sāka musu bisa ga abin da suka aikata.
Amma idan kuka ƙi, kuka raina ni, mutuwa ce ƙaddararku. Ni Ubangiji na faɗi wannan.”
Bai sa zuciya zai kuɓuta daga duhu ba, Gama takobi yana jiransa a wani wuri don ya kashe shi.
“Waɗanda ba su da tsoron Allah a zuciyarsu, Suna tanada wa kansu fushi, Ba su neman taimako sa'ad da ya ɗaure su.
Yakan mutu saboda rashin kamewarsa, cikakkiyar wautarsa za ta kai shi kabarinsa.
Amma idan kuka ci gaba da aikata mugunta, za a shafe ku, ku da sarkinku.”
Yakan hana su zuwa kabari, Ya hana ransu halaka da takobi.
Ba ta hawan hanyar juna, Kowa tana bin hanyarta. Takan kutsa cikin abokan gāba, ba a iya tsai da ita.