Ayuba 33:26 - Littafi Mai Tsarki26 Sa'an nan ne mutum zai yi addu'a ga Allah, ya karɓe shi, Ya zo gabansa da murna, Allah zai komar wa mutum da adalcinsa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202026 Ya yi addu’a ga Allah ya kuwa samu alheri a wurinsa, yana ganin fuskar Allah yana kuma yin sowa don murna; Allah ya mayar da shi ya zama mai adalci. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |