15 “Abin ya cika musu ciki, ba su ƙara amsawa ba, Wato ba su da ta cewa.
15 “Mamaki ya kama su kuma ba su da abin cewa; kalmomi sun kāsa musu.
Ba kuwa wanda ya iya tanka masa. Daga ran nan kuwa ba wanda ya yi ƙarfin halin sāke tambayarsa wani abu.
Amma da Farisiyawa suka ji ya ƙure Sadukiyawa, suka taru.
Haka ya faru ga na biyun da na ukun, har ya kai kan na bakwai ɗin.
Da suka ji haka, sai suka yi mamaki, suka rabu da shi, suka yi tafiyarsu.
Sa'an nan zan ce musu, ‘Ni ban taɓa saninku ba. Ku rabu da ni, ku masu yin mugun aiki.’ ”
Bayan na gama magana ba wanda zai ƙara wata magana. Maganata takan shige su.
Ba da ni Ayuba yake magana ba, Saboda haka ba zan amsa masa da irin amsarku ba.
Ni kuma sai in tsaya don ba su ce kome ba? Sun tsaya kurum, don ba su da ta cewa?