Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 32:1 - Littafi Mai Tsarki

1 Mutanen nan uku sun daina ba Ayuba amsa, saboda yana ganin kansa adali ne.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Sai mutanen nan uku suka daina amsa wa Ayuba, domin a ganinsa shi mai adalci ne.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 32:1
14 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Ka ce kai tsattsarka ne, ba ka da laifi, Kai tsabtatacce ne, ba ka da wata ƙazanta.


Ka sani, ba ni da laifi, Ka kuma sani, ba wanda zai cece ni daga gare ka.


Ina da aminci, zan faɗa wa Allah ra'ayina, Zai tabbatar da amincina duka.


Na fid da zuciya ɗungum. To, in Allah ya kashe ni, sai me? Zan faɗa masa ƙarata.


Kada ka hukunta ni, ya Allah. Ka faɗa mini laifin da kake tuhumata da shi.


Kai, kun zaƙe, ku daina aikata rashin adalci, Kada ku sa mini laifi, nake da gaskiya.


A shirye nake in faɗi ƙarata, Domin na sani ina da gaskiya.


Mugun lamirinka shi ne yake magana yanzu, Kana ƙoƙari ka ɓuya a bayan maganganunka na wayo.


Ko kusa ba haka ba ne, Amma saboda zunubi mai yawa da ka yi ne. Saboda kuma dukan muguntar da ka aikata.


“Hakika na ji maganar da ka yi, Na kuwa ji amon maganganunka,


Kai kanka za ka sa mini laifi? Za ka kā da ni don kai ka barata?


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ