Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 29:17 - Littafi Mai Tsarki

17 Nakan karya muƙamuƙin marar adalci, In sa yă saki ganimar da yă kama.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Na karya ƙarfin mugaye na ƙwato waɗanda suke riƙe da haƙoransu.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 29:17
10 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Ka zo, ya Ubangiji! Ka cece ni, ya Allahna! Ka yi nasara a kan dukan abokan gābana, Ka hallakar da dukan mugaye.


Akwai waɗansu mutane waɗanda haƙoransu takuba ne, mataunansu kuma wuƙaƙe ne, don su cinye matalauta da masu fatara daga duniya.


Sai mu gode wa Ubangiji, Da bai bar abokan gābanmu su hallaka mu ba.


Bari su zama kamar katantanwu waɗanda sukan narke su yi yauƙi, Allah ya sa su zama kamar jinjirin da aka haifa matacce. Wanda bai taɓa ganin hasken rana ba.


nakan bi shi in fāɗa masa, in ƙwato ɗan ragon daga bakinsa. Idan ya tasar mini da faɗa, sai in kama reronsa, in buge shi, in kashe shi.


Da sun haɗiye mu da rai a lokacin nan, Saboda zafin fushi da suke yi da mu,


Kamar zakoki da ba su da abin da za su kashe su ci, Haka nan za su mutu, 'ya'yansu kuwa su warwatse duka.


Amma Allah yakan ceci matalauta daga mutuwa, Yakan kuma ceci masu bukata daga zalunci.


“Da na zaci zan mutu cikin sutura, Kwanakina kuma su riɓaɓɓanya, su yi yawa kamar yashi,


“Akan hori mutum da cuta mai zafi a gadonsa, Ya yi ta fama da azaba a cikin ƙasusuwansa,


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ