1 Ayuba ya ci gaba da magana.
1 Ayuba ya ci gaba da jawabinsa,
Ayuba ya amsa.
Karin maganarku da muhawararku ba su da ƙarfi ƙwarai.
Bal'amu kuwa ya faɗi jawabinsa, ya ce “Tun daga Aram Balak ya kawo ni, Shi Sarkin Mowab ne daga gabashin duwatsu. ‘Zo, la'anta mini Yakubu, Zo, ka tsine wa Isra'ila!’
Sai ya yi annabcinsa, ya ce. “Faɗar Bal'amu ɗan Beyor, Faɗar mutumin da idonsa take a buɗe.