Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 28:12 - Littafi Mai Tsarki

12 Amma ina, a ina za a iya samun hikima? A ina za a samo haziƙanci?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

12 Amma a ina ne za a iya samun hikima? Ina fahimta take zama?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 28:12
14 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

In waninku ya rasa hikima, sai ya roƙi Allah, mai ba kowa hannu sake, ba tare da gori ba, sai kuwa a ba shi.


“To, daga ina hikima ta fito? A wane wuri kuma haziƙanci yake?


Ubangiji ya halicci duniya ta wurin hikimarsa, Ya shimfiɗa sararin sama a inda yake ta wurin saninsa.


wanda shi ne taska, wato maɓoyar dukkan mafifitan hikima da sani.


Kowace kyakkyawar baiwa, da kowace cikakkiyar kyauta, daga Sama suke, sun sauko ne daga wurin Uban haskoki, wanda ba sauyawa ko wata alamar sākewa a gare shi faufau.


“Allah ya ce wa mutane, ‘Duba, tsoron Ubangiji shi ne hikima, Rabuwa da mugunta kuma, ita ce haziƙanci.’ ”


Amintacciyar zuciya ita kake so, Ka cika tunanina da hikimarka.


Domin haka ka ba ni hikima ta yi wa jama'arka shari'a, domin in rarrabe tsakanin nagarta da mugunta, gama wane ni in iya mallakar jama'arka mai yawa haka?”


Sukan datse rafuffuka su hana su gudu, Su binciko abin da yake ɓoye, ya fito sarari.


“Allah ne kaɗai ya san hanya zuwa gare ta, Ya san inda hikima take,


Ya kamata kowane mutum ya zama mai hikima, Gama tana da kyau kamar cin gādo.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ