1 Ayuba ya amsa.
1 Sai Ayuba ya amsa,
To, mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah?”
“Kai ne mai taimakon marar ƙarfi, Kai ne mai ceton rarrauna!
Wannan shi ne lissafin abubuwan da aka yi alfarwa ta sujada da su, yadda aka lasafta bisa ga umarnin Musa domin aikin Lawiyawa a ƙarƙashin jagorar Itamar, ɗan Haruna firist.
Ya ce, “Ya Ubangiji, ka la'anci ranan nan da aka haife ni.
Ba wani mai hikima wanda zai yi magana irin taka, Ko kuma ya kāre kansa da irin maganganun da ba su da ma'ana.