Ayuba 21:17 - Littafi Mai Tsarki17 “An taɓa kashe hasken mugun mutum? Ko masifa ta taɓa fāɗa wa wani daga cikinsu? Allah ya taɓa hukunta wa mugu da fushi, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202017 “Duk da haka, sau nawa fitilar mugu take mutuwa? Sau nawa bala’i yake auka masa, ko Allah ya taɓa hukunta mugu cikin fushi? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |