1 Ayuba ya amsa.
1 Sai Ayuba ya amsa,
“Wannan ita ce ƙaddarar mugaye, Wadda Allah ya ƙayyade musu.”
“Ku kasa kunne ga abin da nake faɗa, Wannan ita ce ta'aziyyar da nake nema a gare ku.
Ya ce, “Ya Ubangiji, ka la'anci ranan nan da aka haife ni.