Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Ayuba 20:25 - Littafi Mai Tsarki

25 Kibiya za ta kafe a jikinsa Tsininta zai yi ta ɗiɗɗiga da jini, Razana ta kama zuciyarsa.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

25 Zai zāre ta daga bayansa, tsinin zai fita daga hantarsa; tsoro zai cika shi;

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Ayuba 20:25
13 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

“Kewaye da shi duka razana tana jiransa, Duk inda ya nufa tana biye da shi,


Ya harbe ni da kibau daga kowane gefe. Kiban sun ratsa jikina sun yi mini rauni, Duk da haka bai nuna tausayi ba!


Sa'ad da na wasa takobina mai walƙiya, Na riƙe shi da hannuna don yin hukunci, Zan ɗauki fansa a kan magabtana Zan sāka wa maƙiyana.


Zai ji ƙarar muryoyi masu firgitarwa a kunnuwansa. 'Yan fashi za su fāɗa masa Sa'ad da yake tsammani ba abin da zai same shi.


Da yake muna tsoron Ubangiji, shi ya sa muke ƙoƙarin rinjayar mutane. Yadda muke kuwa, ai, sananne ne ga Allah, muna fata ku ma haka abin yake a lamirinku.


Tun ina ƙarami nake shan wahala, Har ma na kusa mutuwa, Na tafke saboda nauyin hukuncinka.


Cikin ƙyaftawar ido aka hallaka su, Suka yi mummunan ƙarshe!


Idan mutane ba su tuba ba, Allah zai wasa takobinsa,


Razana za ta auka musu kamar rigyawa. Da dare iska za ta tafi da su.


Allah Maɗaukaki ya harbe ni da kibau, Dafinsu kuwa ya ratsa jikina. Allah ya jera mini abubuwa masu banrazana.


Yowab ya ce, “Ba zan ɓata lokaci haka da kai ba.” Sai ya ɗibi mashi uku ya soki Absalom a ƙahon zuciya, tun yana da sauran rai, a maƙale cikin itacen oak.


Dā yana zaune lafiya, Sai razana ta tatike shi, Ta jawo shi zuwa ga Sarkin Mutuwa.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ