1 Ayuba ya amsa.
1 Sai Ayuba ya amsa,
Wannan ita ce ƙaddarar mugaye, Wannan ita ce ƙaddarar mutane waɗanda ba su damu da kome na Allah ba.”
“Me ya sa kuke azabta ni da maganganu?
Ya ce, “Ya Ubangiji, ka la'anci ranan nan da aka haife ni.